Iconic Times24 Hausa
Sahihiyar kafar yaɗa labarai
Yadda Mai Martaba Sarkin Daura ya ke karbar gaisuwa kenan a yayin Hawan Sallar Gani
Yadda maimartaba Sarkin Daura ke cigaba da Hawan Sallar Gani a rana ta biyu
Fitowar Mai Martaba Sarkin Daura, Farouk Umar Farouk yayin da ake ci gaba da Hawan Gani a Katsina
Tawagar Magajiyar Sandamu, Kikishi Baraka Sani a hanyar zuwa kai gaisuwa ga Mai Martaba Sarkin Daura, Farouk Umar Farouk a yau Laraba.
Wannan wani bangare ne na ci gaba da Hawan Gani a masarautar.
26/08/2026
Yau ranar Hausa ta duniya.
Ta wane bangare harshen ya fi yin tasiri a rayuwarka?
26/08/2026
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya al’ummar Hausawa murnar Ranar Hausa, yana mai bayyana al’ummar Hausawa a matsayin muhimmin ginshiƙi wajen ƙarfafa haɗin kan Najeriya da ci gabanta.
Karin bayani👇https://iconictimeshausa.com/2026/08/26/tinubu-ya-taya-hausawa-murnar-ranar-hausa/
Click here to claim your Sponsored Listing.